SiyasaƘudirin tsige gwamnati a Nijar daga 'yan adawaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdoulaye Mamane Amadou03/05/2015March 5, 2015Jam'iyyun siyasa na Nijar sun gabatar da bukatar ganin an kaɗa ƙuri'ar tsige gwamnatin saboda zargin yin sama da faɗi da dukiyar ƙasa.https://p.dw.com/p/1ElcJTalla