1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin tunkarar Jam'iyyar PDP mai mulki a Najeriya a zaben kasar da ke tafe

Yusuf BalaDecember 18, 2014

Tun dai da jam'iyyar adawa ta APC ta gudanar da zaben fidda gwaninta inda ta zabi Janar Buhari mai ritaya , wannan zabi dai ya zama kalubale ga jam'iyyar PDP mai mulki a zaben 2015.

https://p.dw.com/p/1E6mD
Yomi Osibanjo und Muhammadu Buhari (Nigeria APC)
Hoto: DW/Uwais Abubakar Idris

Al'umma da dama dai musamman daga arewacin Najeriya na ganin salon mulkin na jam'iyyar ta PDP da gazawa wajen kare kare rayuka da dukiyoyin al'umma ballantana a je ga batun bunkasar tattalin arzikin na daidaikun jama'a.