Sabon salon wariyar launin fata a Afirka ta KuduTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoUwais Abubakar Idris04/17/2015April 17, 2015Majalisar wakilan Najeriya ta yi tir da kisan ta'addancin da bakaken fata a Afirka ta Kudu kewa sauran 'yan uwansu 'yan Afirka da suka je cirani a kasar.https://p.dw.com/p/1FAI2Talla