SiyasaDattawan Najeriya sun yi ma kundin tsarin mulki gyaraTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaUwais Abubakar Idris daga Abuja10/21/2014October 21, 2014Majalisar dattawan Najeriya ta amince da sauye-sauyen da aka gudanar a tsarin mulki ciki har da batun bayar da cikakken 'yancin cin gashin kai ga kananan hukumomi.https://p.dw.com/p/1DZSyTalla