1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Abun da ke gaban gwamnatin Mozambik

Lateefa Mustapha Ja'afarOctober 31, 2014

Bayan da jam'iyya mai mulki ta Frelimo ta lashe zaben da aka yi a Mozambik da kaso sama da 50 na kuri'un da aka kada, a yanzu al'ummar kasar sun zubawa zababben shugaban kasar Filipe Nyusi idanu domin cika musu alkawuran da ya dauka.

https://p.dw.com/p/1DfJs