1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Nijar ta daura damarar yakar Boko Haram

Mouhamadou Awal BalarabeFebruary 26, 2015

Bayan da kungiyar Boko Haram ta fara kai hari a wasu garuruwan Jamhuriyar Nijar, gwamnatin kasar ta dauki matakan kare iyakokinta da kuma rayuka da dukiyoyin al'umma..

https://p.dw.com/p/1EiCU
Hoto: Boureima Hama/AFP/Getty Images

.