1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Salon rayuwaNajeriya

Ƙeƙe da Ƙeƙe : Tasirin kafafen yada labaran waje a Afirka

Abdul-raheem Hassan Abdoulaye Mamane
March 26, 2024

Shekaru 60 sashen Hausa na DW na yada labarai da rahotanni zuwa kasashen Afirka, wannan ya sa a wannan shiri mun tattauna kan tasirin kafafen yada labarai na kasashen waje a kan kasahen masu tasowa kamar Najeriya. Abdul-raheem Hassan ya tattauna da masa kan shirye-shiryen DW Hausa a Najeriya da irin cigaba da ake samu saboda irin wadannan kafafe.

https://p.dw.com/p/4e5a8