1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Salon rayuwaJamus

Yadda Najeriyya ta ci moriyar hulda da kasar Jamus

Uwais Abubakar Idris AMA/ZUD/SB
March 6, 2024

Gwamnatin Jamus ta ware makudan kudade domin tallafa wa Najeriya ta fannomni da dama ciki har da na wutar lantarki da layin dogo. Duk wannan a cikin wani yanayi na kyakyawar huldar da ke tsakanin kasashen biyu. A tattaunawar da ya yi da DW, ministan harkokin wajen Najeriya Amb Yusuf Maitama Tuggar, ya bayyana muhimman tsare-tsaren da kasashen biyu suka cimma ta fannonin diflomasiyya

https://p.dw.com/p/4dCcR