1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

Lateefa Mustapha Ja'afar
June 14, 2023

A cikin shirin bayan Labaran Duniya, muna tafe da rahotanni ciki har da na yadda hadarin jirgin ruwa ya rutsa da wasu mutane a kauyen Egbu da ke karamar hukumar Patigi ta jihar Kwara a Tarayyar Najeriya. Akwai sauran rahotanni da shirye-shiryen da muka saba gabatar muku.

https://p.dw.com/p/4SZEU