1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

Lateefa Mustapha Ja'afar
May 17, 2023

A cikin shirin bayan Labaran Duniya, muna tafe da rahotannida suka hadar a na takaddama kan jagorancin majalisar dokokin Najeriya. Wannan na zuwa ne, kwanaki kalilan gabanin rantsar da sabuwar zababbiyar gwamnati a kasar. Akwai sauran rahotanni da shirye-shiryen ad muka saba gabatar muku a irin wannan rana.

https://p.dw.com/p/4RVmA