1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shekara guda rabon da 'yan matan Chibok su ga gida

Uwais Abubakar IdrisApril 14, 2015

Yau shekara daya kenan da ‘yan kungiyar Boko Haram suka sace ‘yan matan Chibok daga makarantarsu a jihar Borno kuma har yanzu babu labarin fiye da ‘yan mata 200.

https://p.dw.com/p/1F8S7