1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Sabanin bayanai a kan 'yan matan da aka sace

Al-Amin Muhammad daga GombeApril 17, 2014

Rundunar tsaron Najeriya ta ce ta kubutar da yawancin dalibai mata da aka sace a makarantar Chibok ta jihar Borno. Amma iyaye da ‘yan uwa suka ce har yanzu ba su ga ‘ya‘yan nasu ba.

https://p.dw.com/p/1BkTW