Sabanin bayanai a kan 'yan matan da aka saceTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoAl-Amin Muhammad daga Gombe04/17/2014April 17, 2014Rundunar tsaron Najeriya ta ce ta kubutar da yawancin dalibai mata da aka sace a makarantar Chibok ta jihar Borno. Amma iyaye da ‘yan uwa suka ce har yanzu ba su ga ‘ya‘yan nasu ba.https://p.dw.com/p/1BkTWTalla