Ra'ayoyin al'ummar Neja Delta kan batun tsige shugaban kasa
Mohamman BelloNovember 21, 2014
Al'ummar yankin Niger Delta da ke kudancin najeriya sun bi sahun takwarorinsu na sauran sassan kasar wajen tofa albarkacin bakinsu dangane da hatsaniyar da aka yi a majalisar wakilai.