1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya ta samu nasara a kan Ebola

Ubale MusaOctober 20, 2014

Hukumar Lafiya ta Duniya WHO ta bayyana cewa Najeriya ta samu nasarar fatattakar cutar Ebola mai saurin kisa, da ta samu tsarabarta daga wani dan Laberiya da ya kai ta kuma ya mutu a birnin Lagos.

https://p.dw.com/p/1DYnl