1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Makomar jam'iyyar PDP bayan murabus din Mu'azu

Gazali AbdouMay 20, 2015

Jam'iyyar PDP da ke shirin barin gado a Najeriya ta sanar da murabus din shugabanta Ahmadu Adamu Mu'azu daga shugabancin jam'iyyar lamarin da ke sanya ayar tambaya kan makomar jam'iyyar.

https://p.dw.com/p/1FTMG