Majalisar wakilai ta kira sifeto Janar na 'yan sanda
Uwais Abubakar IdrissNovember 21, 2014
Kwamitin kula da harkokin 'yan sanda na majalisar wakilan Najeriya ya bayyana cewa ba zai lamunci duk wani mamaye daga ‘yan sandan Najeriyar a majalisar ba abin da suka ce ya sabawa tsarin mulki.