1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kwamitin Chibok ya bada rahotonsa

June 20, 2014

Har yanzu akwai 'yan mata 276 a hannun Boko Haram, a cewar kwamitin da gwamnatin Tarayyar Najeriya ta kafa da nufin binciko batar 'yan matan Chibok ya tabbatar a rahotonsa.

https://p.dw.com/p/1CNGd