1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kotu ta dage hukuncin Murtala Nyako

Mansur Bala BelloSeptember 30, 2014

Babbar kotun tarayya a Legas da ke Najeriya ta sanar da dage yanke hukunci kan sahihanci ko akasin haka na tsige Murtala Nyako daga kujerar gwamnan Adamawa.

https://p.dw.com/p/1DNtN