1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Garin Bama ya fada hannun 'yan Boko Haram

September 2, 2014

Rahotanni daga garin Bama na jihar Borno a Najeirya na cewa 'yan Boko Haram ne ke iko da garin ko da dai rundunar sojin kasar ta musunta hakan.

https://p.dw.com/p/1D5S7