SiyasaAPC ta bayyana mataimakin BuhariTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaUwais Abubakar Idris12/17/2014December 17, 2014Jam'iyyar adawa ta APC ta bayyana sunan masanin shari'a Farfesa Yemi Osinbajo da ke da kimanin shekaru 55 a duniya, a matsayin wanda zai wa dan takararta a zaben shugaban kasa janar Muhammadu Buhari mataimaki.https://p.dw.com/p/1E6VtTalla