1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

An zabi sabon kakakin majalisa a Nijar

Mahaman KantaNovember 24, 2014

'Yan majalisar dokokin jamhuriyar Nijar sun kada kuri'ar zaben sabon shugaban majalisar dokokin kasar bayan da kotun tsarin mulki ta tabbatar cewa babu kowa bisa kujerar.

https://p.dw.com/p/1DsQe