1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Muhammadu Buhari ya yi rantsuwar kama aiki a Najeriya.

Ubale Musa May 29, 2015

Sabon shugaban kasa a Tarayyar Najeriya Muhammadu Buhari ya karbi mulki a wannan Jumma'a 29 ga watan Mayu na 2015, a dai-dai lokacin da kasar ke fuskantar kalubalen rashin tsaro da matsanancin yanayin tattalin arziki.

https://p.dw.com/p/1FZ04