Ƙasa da wata guda da al'ummar Najeriya suka fita daga raɗaɗin ƙarin wutar lantarki, a yanzu suna fuskantar wani ƙarin na kuɗin wutar lantarkin.
A Siriya gwamnatin na cigaba da kai hari kan masu kyamanta. Birnin Homs ne kan gaba a biranen da ke fama da hare-haren jami'an tsaron
Batun rage kuɗin fansho na ci gaba da raba kawunan shugabannin siyasar Girka
Wasu dattawan Najeriya bisa jagorancin Farfesa Wole Soyinka sun shigar da kara kotu domin ta haramta kundin tsarin mulkin kasar
Matsaloli da suka haɗa da ƙarancin wutar lantarki da tashin farashin kayayyaki sun daɗe suna ciwa al'ummar tuwo a ƙwarya.
Takaddama a Masar game da karar kungiyoyin agaji 43 da ma'aikatar shari´a ta shigar.
Shirye-shirye sun wuce ku? A nan kuna iya sauraren shirye-shiryen Hausa ta „Audio on demand“! Kuna iya tuntuɓarmu akan wannan adireshi: hausa@dw.de ko kuma ku aiko mana da gajeren saƙo akan wayarmu mai lamba: +49-173-7100428
Shirin ilmantarwa akan wasu muhimman al'amura na zamantakewa da jama'a ba su damu da saninsu ba.
Shiri ne na al´adu, addinai da kuma zamantakewa tsakanin al´ummomi daban-daban a duniya baki ɗaya.
wird hier nicht angezeigt