Fadar mulkin Abuja ta bayyana matsayinta game da hawa teburin shawara da kungiyar Boko Haram.
Ministan harkokin waje na ƙasar Jamus Guido Westerwelle ya ba da sanarwa korar wasu ma'aikatan ofishin jakadancin Siriya
Batun rage kuɗin fansho na ci gaba da raba kawunan shugabannin siyasar Girka
Dubban yara na buƙatar agajin gaggawa sakamakon cututtukan da ke da nasaba da illolin gubar dalma a Zamfara.
Daga farkon gasar cin kofin kwallon kafar Afirka a shekara 1957 a kasar Sudan zuwa wasanin 2012 a kasashen Gabon da Equatorial Guinea, an shirya gasa 28
Ko da yake ƙasar Senegal ce ƙasa ɗaya ƙwal da ba ta taɓa fuskantar juyin mulkin soja a yammacin Afirka ba, amma fa a yanzu al'amura sun fara taɓarɓarewa sakamakon dagewar da shugaba Wade ke yi na ci gaba da mulki a ƙasar
Yan tawayen kungiyar FDLR suna ci gaba da tsorata mazauna kauyuka a dazuzzukan gabashin Kongo
Shin 'yan ta'addan Pakistan masu kai da komo tsakanin ƙasashe sun fara ya da zango ne a Afirka? Wannan dai shi ne ra'ayin jaridar Frankfurter Allgemeine Zeitung dangane da hare-haren Boko Haram
Masana sun bayya cewa sauyin yanayi na haddasa matsalar yunwa a duniya, wanda dole a shawo kansa idan ana son kaucewa bala'in yunwa sakamakon ƙaracin ruwa da sauransu
Yadda yunwa ki ƙaruwa haka matsalar tsaro ke yawanta a duniya, kamar abinda ke faruwa ƙasashen Larabawa
Sabon salo na raya al'amuran noma a Najeriya da ba wa jama'a ƙwarin guiwar dashen itatuwa a yankunan karkara a arewaci da kudancin Najeriya
Deutsche Welle na gabatar da kanta cikin sabuwar siga
Shirye-shirye sun wuce ku? A nan kuna iya sauraren shirye-shiryen Hausa ta „Audio on demand“! Kuna iya tuntuɓarmu akan wannan adireshi: hausa@dw.de ko kuma ku aiko mana da gajeren saƙo akan wayarmu mai lamba: +49-173-7100428
Hanyoyin inganta rayuwarka
Shiri na al´adu, addinai da kuma zamantakewa tsakanin al´ummomi daban-daban a duniya baki ɗaya.
Shirye-shiryen sashen Hausa akan komfutarku ta hanyar RSS
Freedom Radio- Muryar Jama'a