1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Batun batar 'yan matan Chibok da sabbin hare-hare a Najeriya na ci wa jama'a tuwo a kwarya

July 24, 2014

Masu rajin kare bil adama sun sake tayar da jijiyar wuya kan batar 'yan matan Chibok bayan kwanaki 100 ba tare da jin duriyar su ba, wannan kuma ya afku daura da wasu sabbin hare-hare

https://p.dw.com/p/1CiOa
Bombenanschlag in Kaduna, Nigeria
Hoto: -/AFP/Getty Images

Al'ummar Najeriya na cikin jimami da alhini sakamakon wasu sabbin hare-haren da aka kai a jihar Kaduna wadanda ake ganin an yi niyyar kashe wasu manyan mutane ne a yankin arewacin kasar. Banda haka kuma har yanzu rashin dawowar matan da aka sace a garin Chibok na ci gaba da sosawa jama'a rai.

Ga dai rahotannin da muka yi a kan wadannan batutuwa mun yi muku tanadinsu a kasa

Tsallake zuwa bangare na gaba Rahotanni da Sharhuna