Afirka ta Kudu ta tsaurara matakan shige da fita saboda Ebola
August 21, 2014Talla
Sanarwar gwamnatin ta ce 'yan ƙasar ta Afirka ta Kudu Kudu da ke zaune a cikin ƙasashen uku waɗanda ke da niyar komawa gida wannan doka ba ta shafesu ba, sai dai za su fuskanci bincike na musammun.
Kawo yanzu ƙungiyar lafiya ta duniya WHO ta ce cutar ta Ebola ta kashe mutane 1350 a cikin ƙasashen yankin yammancin Afirka waɗanda suka haɗa da Saliyio da Laberiya da Guinea da kuma Najeriya.
Mawallafi : Abdourahamane Hassane
Edita : Mouhamadou Awal Balarabe